A kalla mutane 38 suka rasu sakamakon zabtarewar kasa a arewa maso yammacin Burundi
Mahukunta a kasar Burundi, sun ce a kalla mutane 38 ne suka rasu, sakamakon zaftarewar kasa da ta auku a lardin Cibitoke, dake arewa maso yammacin kasar Burundi, bayan saukar ruwan sama kamar da bakin kwarya a jiya Laraba. (Saminu)
Labarai masu Nasaba