Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Shugaban kasar Sin Xi Jinping zai gabatar da muhimmin jawabi a taron baje kolin CIIE karo na biyu
2019-10-29 14:27:34        cri
Mataimakin ministan cinikin kasar Sin Wang Bingnan, ya sanar a yau Talata cewa, kasar Sin ta shirya tsab don karbar bakuncin taron baje kolin kasa da kasa na kayyaykin da ake shigo kasar Sin daga kasashen ketare, wato (CIIE) a takaice karo na biyu, wanda za'a gudanar tsakanin 5 zuwa 10 ga watan Nuwamba a birnin Shanghai.

Wang Bingnan, ya sanar da cewa, shugaban kasar Sin Xi Jinping, zai gabatar da muhimmin jawabi a lokacin bikin bude taron baje kolin na (CIIE) karo na biyu.

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China