Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Hira da Alhaji Lawal Alhassan darakta janar na hukumar janyo masu zuba jari ta jihar Kano a Najeriya (A)
2019-11-20 11:52:30        cri


A wannan mako, za ku ji wata hira da wakilinmu Ahmad Fagam ya yi da Alhaji Lawal Alhassan darakta janar na hukumar janyo masu zuba jari a jihar Kano dake tarayyar Najeriya, wanda ya taba kawo ziyarar aiki kasar Sin domin neman janyo hankalin kamfanonin kasar Sin don su zuba jarinsu a jihar Kano, ya bayyana muhimmancin dangantakar dake tsakanin kasar da jihar Kano da ma Najeriya baki daya. Ga dai yadda tattaunawar tasu ta kasance da Alhaji Lawal Alhassan.(Murtala Zhang)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China