2019-10-18 14:06:28 cri |
Gasar aske gashin tumaki ke nan da aka gudanar kwanan baya a birnin Qingyang na lardin Gansu dake arewa maso yammacin kasar Sin, inda mahalarta 32 ciki hadda mata 4 daga sassa daban-daban na kasar Sin suka aske gashin tumaki da ransu. Masu iya magana na cewa, iyawa kashin kwance, idan ba ka iya ba, sai ka bata jikinka.(Murtala Zhang)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China