Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Firaministan Sin ya gana da sabon jagoran yankin Macao
2019-09-11 20:01:53        cri
A yau ne firaministan kasar Sin Li Keqiang, ya damkawa Ho Iat Seng dokar majalisar zartarwa ta zama jagoran yankin musamman na Macao a wa'adin mulki na biyar, yayin wata ganawa a nan birnin Beijing.(Ibrahim)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China