![]() |
|
2019-09-03 09:51:59 cri |
Ana dai fatan matakin zai ba da damar bunkasa harkokin bincike, da samar da ci gaba, da karfafa fasahohin zamani.
Da yake bayani game da wannan batu, Mr. Bai ya ce cibiyar CAS na martaba alakarta da kasashen nahiyar Afirka. Ya ce sanya hannu kan takardar yarjejeniyar, wani mataki ne mai muhimmanci a fannin inganta alaka tsakanin CAS da sauran cibiyoyin bincike na nahiyar Afirka. A nan gaba kuma, cibiyar na fatan fadada ayyukan hadin gwiwa da cibiyar AAS ta Kenya. (Saminu Hassan)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China