Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Xi ya bukaci kungiyar agaji ta Red Cross ta kasar Sin ta samar da sabbin gudunmawa
2019-09-02 18:30:17        cri

 

A yau Litinin shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya bukaci kungiyar agaji ta Red Cross ta kasar (RCSC), ta samar da sabbi kuma manya manyan gudunmawa wajen bunkasa ayyukan jin kai na Red Cross.

Xi, wanda shine babban sakataren kwamitin tsakiya na jam'iyyar kwaminis ta kasar Sin, kana shugaban babbar hukumar sojojin kasar, yayi wannan kira ne a lokacin da yake ganawa da wakilan dake halartar babban taron kungiyar RCSC karo na 11 a babban dakin taron jama'a dake birnin Beijing.

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China