![]() |
|
2019-08-28 10:39:10 cri |
Yayin wani taron manema labarai a jiya, Jiao Yahui, jami'ar hukumar, ta ce a yanzu, kasar Sin na da mutane kusan miliyan 250 da suka manyata, dake da shekaru 60 zuwa sama, kuma daga cikinsu, sama da miliyan 40 ba sa iya kula da kansu.
Jiao ta ce, an fitar da ka'idojin ne domin cimma muhimman bukatun lafiya da kulawa a tsakanin tsoffi masu rauni. (Fa'iza Mustapha)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China