![]() |
|
2019-08-28 10:17:31 cri |
Abdallah Hamdok, ya yi alkawarin yin cikakken nazari kan dukkan wadanda aka zabo bisa mizanin da aka amince da shi, domin bada wakilcin da ya dace ga mata.
A yau Laraba 28 ga wata, Abadalla Hamdok zai kafa majalisar ministoci, wadanda kungiyar kawance ta Freedom and Change alliance ta zabo, in banda ministan tsaro da na harkokin cikin gida, da sojoji mambobin kwamitin ikon kasar za su zaba. (Fa'iza Mustapha)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China