Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Shugaban kasar Sin ya isa Osaka
2019-06-27 14:00:18        cri
A yau Alhamis, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya isa birnin Osaka na kasar Japan.

Shugaba Xi Jinping zai halarci taron kolin kungiyar G20 karo 14 ne bisa gayyatar da firaministan kasar Japan Shinzo Abe ya yi masa.

A yayin taron, shugaba Xi Jinping zai kuma halarci kwarya-kwaryar tarukan da za a shirya tsakanin shugabannin kasashen BRICS da shugabannin Sin da Rasha da Indiya da kuma karamin taron da za a shirya tsakanin shugabannin Sin da Afirka. Baya ga haka, zai kuma gana da shugabannin kasashe da dama.(Lubabatu)

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China