Shugaban kasar Sin ya dawo gida bayan kammalar ziyarar aiki
A yau Lahadi da dare, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya iso birnin Beijing bayan kammala ziyarar aiki a kasashen Kyrghyzstan da Tajikistan, shugaban ya kuma halarci taron shugabanni karo na 19 na kungiyar hadin kai ta Shanghai da taron koli karo na 5 na matakan hadin kai da amincewar juna na Asiya. (Lubabatu)
Labarai masu Nasaba