![]() |
|
2019-06-01 16:13:12 cri |
Ofishin wayar da kai da yada labarai na majalisar gudanarwar kasar ne zai fitar da bayanin, mai taken 'matsayar kasar Sin dangane da tattaunawar tattallin arziki da cinikayya tsakaninta da Amurka', da karfe 10 na safiya, inda kuma zai gudanar da taron manema labarai. (Fa'iza Mustapha)
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China