Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Matasan kauyen Daman na kokarin cimma burinsu na raye-raye
2019-05-24 11:01:21        cri

Matasan kauyen Daman na yankin Tibet na kasar Sin na kaunar raye-raye kwarai har sun kafa wata kungiyar raye-raye, don bayyana kuzarinsu. Dukkansu na da aikinsu, amma suna son sun fita daga wannan kauye sun nemi wani dandali da za su iya cimma burinsu na raye-raye. (Amina Xu)

 

 

 

 

 

 

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China