Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Hira da Ambasada Aliyu Usman Bakori jakada na biyu a ofishin jakadancin Najeriya dake kasar Sin
2019-05-17 14:29:33        cri

A wannan mako, za ku ji wata hira da Ahmad Inuwa Fagam ya yi da ambasada Aliyu Usman Bakori, jakada na biyu a ofishin jakadancin Najeriya dake kasar Sin, ambasada Bakori ya bayyana irin gwagwarmayar da ya sha tun bayan da ya fara aiki a matsayin jami'in diplomasiyya na Najeriya har zuwa lokacin da ya zama jakada na biyu a ofishin jakadancin Najeriya dake kasar Sin a birnin Beijing, sannan ya yi tsokaci game da muhimman tarukan shekara-shekara na kasar Sin wato NPC da kuma CPPCC na wannan shekarar, har ma da sauran batutuwa da suka shafi hulda tsakanin kasar Sin da tarayyar Najeriya.

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China