Facebook Twitter
in Web hausa.cri.cn
Hira da Musa Sani dalibin Najeriya dake karatu a birnin Shenyang na kasar Sin
2019-05-07 07:09:46        cri

A cikin shirinmu na wannan mako, wakilinmu Murtala Zhang ya zanta da wani dalibin jihar Jigawar tarayyar Najeriya, wanda a halin yanzu yake karatu a kwalejin koyon ilimin likitanci dake birnin Shenyang na lardin Liaoning a arewa maso gabashin kasar Sin, wato Musa Sani, inda ya bayyana karatu gami da zaman rayuwarsa a kasar Sin. Ga cikakkiyar hirarsu.

 

Labarai masu Nasaba

 

 

 

 

Mafiya Karbuwa

 

 

 

 

® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China