Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-11-06 18:24:03    
Malam Su Jianhua, wani dan kasar Sudan ke sanin kasar Sin sosai

cri

Su Jianhua yana tsamani, hadin gwiwar da ke tsakanin kasar Sin da kasashen Afirka yana da kyakkyawar makoma a fannoni daban daban cikin shekaru masu zuwa. Ya ce, "Ina tsamani da farko ya kamata kasar Sin da kasashen Afirka suna iya kara yin hadin gwiwa kan makamashi. Na biyu shi ne aikin gona, yanzu kasashen duniya da yawa suna fuskantar matsalar aikin gona, amma kasashen Afirka suna da sharadi mai inganci kan aikin gona. Ban da haka kuma, ya kamata kasar Sin da kasashen Afirka su kara yin hadin gwiwa kan fannin hada-hadar kudi."

A karshe, Su Jianhua ya nuna cewa, dalilin da ya sa ya yi kokarin sa kaimi ga hadin gwiwar da ke tskanin kasar Sin da kasashen Afirka shi ne yana kaunar kasar Sin. Kuma yana son nuna godiya ga taimakon da matarsa ta kasar Sin ta yi masa. [Musa Guo]


1 2 3