Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-11-02 16:44:21    
Ma'aikatar harkokin waje ta kasar Sin ta bude kofarta ga fararen hula

cri

A karshen wannan mako, wato ran 8 ga wannan wata, za a kaddamar da taron ministoci a karo na 4 na wannan dandalin a Sharm el Sheikh na kasar Masar da aka saba shiryawa a duk shekaru uku-uku. Firayin ministan kasar Sin Wen Jiabao da wasu shugabannin kasashen Afirka za su halarci bikin kaddamar da wannan taro, kuma zai bayar da wani muhimmin jawabin da ke kunshe da sabbin matakan da kasar Sin za ta dauka domin kara yin hadin gwiwa a tsakaninta da kasashen Afirka.

1 2 3