Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-11-01 16:18:28    
Sojojin kasar Sin suna kiyaye zaman lafiya a kasar Liberia

cri

Wakilin Rediyon kasar Sin ya aiko mana labari cewa , A watan Afrilu na wannan shekara , kasar Liberia wadda take cikin farfadowa ta yi karbuwar sojoji masu kiyaye zaman lafiya na karo na 4 na kasar Sin . Sojojin suna kunshe da masu lalata nukiyoyi da masu jiyya da masu jigilar kayayyki . Yanzu watanni fiye da 6 sun shige , wakili Rediyon kasar Sin dake kasar Nijeriya ya kai ziyara ga wadannan sojojin kasar Sin dake kasar Liberia .

Yaran wata makarantar firamare dake wani gari na arewa maso gabashin kasar Liberia suna son sojojin kasar Sin kwarai da gaske . Shugaban Makarantar Mr. Henry ya gaya wa wakilin Rediyonmu cewa , sojojin kasar Sin sun baje wani tudun wada , sa'an nan kuma hanya ta yi lebur kuma fili ya yi lebur . Mr. Henry ya ce , wannan yana da muhimmanci sosai , saboda nan gaba kadan za a gina wata makarantar firamare . Yaran wannan makarantar sun ce sojojin kasar Sin suna da kirki , Sinawa suna da kirki .

1  2