Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-04-20 09:26:14    
Firayim ministan wucin gadi na kasar Isra'ila Ehud Olmert

cri

A cikin babban zaben da aka yi a ran 28 ga watan Maris na shekarar da muke ciki, jam'iyyar Kadima da Olmert ke shugabanta ta samu kujeru 29 daga cikin kujeru 120 na majalisar da za a kafa mai zuwa, a sakamakon haka, jam'iyyar ta zama babbar jam'iyya ta farko, kuma ta samu ikon kafa majalisar dokokin kasar. Olmert ya bayyana cewa, kasar Isra'ila tana cikin shirin raba wasu wurare da kuma janye matsugunan yahudawa daga wuraren nan. Amma a sa'i daya kuma ya jaddada cewa, dole ne a daddale yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin Palesdinu da Isra'ila ta hanyar yin shawarwari bisa sharudda biyu, wato aiwatar da taswirar hanyar shimfida zaman lafiya a gabas ta tsakiya da kuma daina yin harkokin nuna karfin tuwo tsakanin kasashen biyu.(Kande Gao)


1  2  3