Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-11-23 18:30:26    
Kasar Sin ta kafa dokar rigakafin annobar murar tsuntsaye daga duk fannoni

cri

A jihar Mongolia ta gida mai ikon tafiyar da harkokin kanta a arewacin kasar Sin har yanzu akwai cututtukan annobar murar tsuntsaye. Bayan da aka bayar da Dokar gaggawa game da cututtukan dabbobi masu tsanani, Mr. Wang Junping, mataimakin darektan ofishin ba da umurni ga aikin rigakafin cututtukan tsuntsaye ya zanta da wakilin gidan rediyon kasar Sin cewa, wannan doka tana da muhimmancin gaske a wajen maganin cututtukan tsuntsaye. Ya ce, Wannan doka ta tanada alhakin da ke bisa wuyan gwamnatoci na matakai daban daban a fili. A cikin ayyukanmu na nan gaba, ya kamata mu yi kokarin cika alhakin da ke bisa wuyanmu don maganin cututtukan dabbobi masu tsanani. (Dogonyaro)


1  2