![]() |
|
2020-05-14 10:45:31 cri |
Hukumar 'yan sandan jahar ta tabbatar da cewa, a ranar Talata wasu mahara kan babura suka kai hari kauyen Tse-Haaga dake karamar hukumar Guma a Benue.
Mutane biyu sun mutu a harin. Daga bisani biyu daga cikin mutanen da aka raunata suka rasu yayin da ake kokarin kai su asibiti, kakakin 'yan sandan jahar Benue, Catherine Anene, ya tabbatar da faruwar lamarin ga 'yan jaridu.
Ana cigaba da gudanar da bincike kan musabbabin harin. (Ahmad)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China