![]() |
|
2020-05-04 09:58:31 cri |
Sai dai a cewar hukumar, ta samu rahoton sabbin mutane uku da aka tabbatar sun kamu da cutar jiyan a babban yankin kasar ta Sin, kuma dukkansu an shigo da su ne daga waje.
Hukumar ta kuma bayyana a rahoton da ta saba fitarwa rana-rana kan yanayin cutar cewa, an samu rahoton mutum guda a birnin Shanghai da ake zaton ya shigo da cutar ce daga waje.
A cewar hukumar, ba ta samu rahoton wanda cutar ta halaka ba.(Ibrahim)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China