![]() |
|
2020-04-13 10:40:26 cri |
Baya ga haka, Firaministan kasar Abdalla Hamdok, ya fitar da wani umarni na gaggawa da ya tanadi hukunci ga wadanda suka keta matakan kebe kai, ko cin zarafin ma'aikatan lafiya ko kuma kawo tsaiko ga aikin jinya.
Kawo yanzu, rahoton ma'aikatar lafiya ta kasar, ya tabbatar da mutane 19 sun kamu da cutar, ciki har da mutane 2 da suka mutu. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China