2019-12-31 09:46:01 cri |
Yayin taron majalisar da aka yi jiya karkashin firaministan kasar Li Keqiang, an lura cewa kasar Sin ta shiga wani yanayi na yawan wadanda suka manyanta a cikin al'ummarta, kuma adadin wadanda suka zarce shekaru 60 ya kai miliyan 250. Majalisar ta ce abu ne mai muhimmanci samar musu da albarkatun inshora da musamman za su biya bukatunsu, tare kuma da samar da inshora ga sauran rukunonin jama'a. (Fa'iza Mustapha)
| ||||
® China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China