Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-10-16 10:50:39    
Kungiyar MEND ta sanar da cewar an kawo karshen lokacin tsagaita bude wuta

cri
A ran 16 ga wata, kungiyar dakaru mafi girma ta kasar Nijeriya wato MEND ta bayar da sanarwar cewa, a ran nan, kungiyar ta yanke shawarar kawo karshen lokacin tsagaita bude wuta da aka shafe watanni 3 ana yi.

A ran nan, kungiyar MEND ta bayar da sanarwar ta hanyar aika wasikar email, kuma kungiyar ta yanke shawarar cewa, tun daga karfe 12 na dare na ran 16 ga wata, za a sake gudanar da aikin kai farmaki ga na'urorin man fetur da sojojin gwamnatin kasar, amma a cikin sanarwar, ba a shaida cewar ko kungiyar ta riga ta kai farmaki ga wadannan wurare ba.

Ya zuwa yanzu, a game da wannan sanarwa, gwamnatin Nijeriya ba ta mayar da martani ba.(Abubakar)