Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2009-03-02 11:25:22    
Wakilan na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin sun isa birnin Beijing

cri
A ran 2 ga wata da safe, wakilan rukunin farko na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin da suke halarar taron na biyu na majlisar wakilan jama'ar kasar Sin a karo na 11 sun isa birnin Beijing.

Bisa labarin da aka bayar, an ce, wandanan wakilai suna zuwa daga Henan lardin mafi girma wajen fitar da hatsi na kasar Sin, sun mai da hankali kan batun ingancin abinci. Wakilin majalisar wakilan jama'ar kasar Sin kuma sakantaren birnin Sanmenxia na lardin Henan Li Wenhui ta nuna cewa, tabbatar da ingancin abinci da karawa manoma da kudin shiga da suke samu, wannan shi ne babban tushe na bunkasuwar tattalin arziki na kasar Sin mai dorewa.

Bisa labarin da aka bayar, an ce, sauran wakilan na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin za su isa birnin Beijing a ran 2 ga wata.(Abubakar)