Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-09-07 19:17:37    
Shugabanni daga kasashen Jamus, Swiss sun kai ziyara a kauyen wasannin Olympics na nakasassu

cri
A ranar 7 ga wata, daya bayan daya shugaban kasar Jamus Horst Koehler, da ministan tsaron kasa, kuma ministan motsa jiki na kasar Swiss Samuel Schmid sun kai ziyara a kauyen wasannin Olympics na nakasassu.

Mataimakiyar shugaban kwamitin shirya wasannin Olympics na Beijing, kuma shugabar kauyen wasannin Olympics na nakasassu na Beijing madam Chen Zhli ta nuna maraba sosai ga zuwan baki. Bayan haka kuma, ta yi godiyar musamman ga gwamnatin kasar Jamus da ta bayar da taimako kan bala'in girgizar kasa da ta auku a lardin Sichuan, da ayyukan share fage na wasannin Olympics na nakasassu na Beijing. Ta bayyana cewa, kasar Sin za ta yi amfani da dama mai kyau ta shirya wasannin Olympics na nakasassu na shekarar 2008, don kara jawo hankulan duk kasar kan nakasassu, har ma da ciyar da sha'annin nakasassu gaba. (Bilkisu)