Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-08-19 20:31:56    
Kungiyar kwallon kafa ta maza ta kasar Nijeriya ta shiga karon karshe na wasan kwallon kafa na Olympics na Beijing

cri

Bisa labari mai dumi dumi da muka samu, an ce, a cikin karon kusan karshe na wasan kwallon kafa na Olympics na Beijing da aka kammala ba da jimawa ba, kungiyar kasar Nijeriya ta lashe kungiyar kasar Belgium da ci hudu da daya. Sabo da haka, kungiyar kasar Nijeriya ta shiga karon karshe na wasan kwallon kafa na Olympics na Beijing, wanda za a yi a ran 23 ga wata da karfe 12 na rana bisa agogon Beijing.(Kande Gao)