Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-08-10 17:44:56    
Firaministan kasar Sin ya gana da shugabannin wasu kasashe

cri
Yau 10 ga wata a nan birnin Beijing, firaministan kasar Sin, Mr.Wen Jiabao ya gana da firaministan kasar Finland, Matti Vanhanen da firaministan Holland, Jan Peter Balkenende, da firaministan kasar Albania, Sali Ram Berisha da kuma tsohon firaministan kasar Jamus, Gerhard Fritz Kurt Schroder, wadanda suka zo nan birnin Beijing, domin halartar bikin fara wasannin Olympics na Beijing.(Lubabatu)