Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-08-07 19:37:46    
Shugaban kungiyar wasannin Olympic ta Nijer ya nuna fatan alheri kan bikin bude gasar wasannin Olympic ta Beijing

cri
A jajibirin gasar wasannin Olympic ta Beijing, a ran 7 ga wata, Abdourahamane Seydou, shugaban kungiyar wasannin Olympic ta kasar Nijer kuma ministan kula da harkokin matasa da wasannin motsa jiki na kasar Nijer ya nuna fatan alheri kan bikin bude gasar wasannin Olympic ta Beijing.

A lokacin da yake zantawa da wakiliyarmu, malam Seydou ya bayyana ra'ayinsa kan bikin bude gasar wasannin Olympic ta Beijing da za a yi gobe da dare, ya nuna kyakkyawan fatan alheri ga kasar Sin da ta sami damar nuna wa jama'ar Sin da 'yan kallon da ke nan filin wasan da kuma mutanen kasashen duniya dukkan shirye-shiryen da ta tsara da hikima. (Tasallah)