Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-08-01 21:40:00    
Jacques Rogge ya nuna yabo a kan yadda Beijing ke share fagen wasannin Olympics

cri
Yau a nan birnin Beijing, shugaban kwamitin wasannin Olympics na kasa da kasa ya sake nuna yabo kan yadda Beijing ke share fagen wasannin Olympics, kuma yana sa rai kan samun cikakkiyar nasara a gun wasannin Olympics na Beijing.

Kafin wannan, sau da dama ne Mr.Rogge ya bayyana gamsuwarsa dangane da yadda Beijing ke share fagen wasannin Olympics. Yau yayin da yake hira da wakilinmu, ya sake bayyana irin wannan ra'ayi, ya ce, "filayen wasa suna da kyau kwarai, kuma kwamitin wasannin Olympics na Beijing ya kware sosai wajen share fagen wasannin, sabo da haka, ina sa rai kan samun nasara a gun wasannin Olympics na Beijing."(Lubabatu)