Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-09-11 19:16:00    
Jami'ar MDD ta yaba da cigaban sha'anin nakasassu na kasar Sin

cri

Bisa labarin da kamfanin dillancin labaru na Xinhua ya bayar an ce, jami'ar sakatariyar yarjejeniyar hakkin nakasassu ta Majalisar Dinkin Duniya, Madam Ito Akiko ta bayyana a rana jiya cewa, a 'yan shekarun baya, an samu cigaban a-zo-a-gani a fannin bunkasa sha'anin nakasassu a kasar Sin; kana ta furta cewa, tana iya jin yadda gwamnatin kasar Sin take kokarin kiyaye hujjoji da fa'ida na nakasassu yayin da take mayar da aikin bunkasa sha'anin nakasassu a matsayin daya daga cikin muhimman ayyuka da take yi.

Kazalika, Madam Ito Akiko ta fadi cewa, bikin bude gasar wasannin Olympics ta nakasassu cike yake da kyakkyawan halin bayyanuwar al'adu da na fasaha da kuma na zamani. ( Sani Wang )