Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-07-17 19:51:09    
Kashin farko na yaran makaranta daga wuraren da bala'in girgizar kasa ya rutsa da su sun sauka a Rasha

cri

Wakilinmu ya ruwaito mana labarin cewa, 'yan makaranta kimanin 364 na kashin farko daga wuraren da bala'in girgizar kasa ya galaibatar da su na kasar Sin sun sauka a birnin Vladivostok dake bakin tekun a yankin Gabas mai nisa na kasar Rasha yau Alhamis domin samun hutu da jinya.

Jakadan kasar Sin dake Rasha Mr. Liu Guchang da mataimakin wakili mai cikakken iko na Rasha dake yankin da dai sauran manya sun je filin jirgin sama don taryensu.

Jakada Liu ya ce, lamarin zai yi tasiri mai muhimmanci ga inganta huldodin dake tsakanin kasashen Sin da Rasha da kuma kara dankon amincin dake tsakanin jama'ar kasashen biyu zuriya bayan zuriya. ( Sani Wang )