Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-07-16 21:11:30    
Filin jiragen sama na babban birnin Beijing zai dauki matakan musamman domin tabbatar da tsaro a yayin da ake gudanar da gasar wasannin Olmpics

cri

Tun daga karfe sifiri na ranar 20 ga wata, wasu filayen jiragen sama na kasar Sin ciki har da filin jiragen sama na babban birnin Beijing za su dauki matakan bincike domin tabbatar da tsaro a yayin da ake gudanar da gasar wasannin Olympics.

A lokacin, hukumomin tsaron zaman lafiyar jama'ar kasar Sin za su kaddamar da na'urorin bincike a wuraren da ake shiga tashoshi masu lambobi 1, da 2, da 3 na filin jiragen sama, dukkan fasinjoji, da mutanen da suka raka su, da kuma ma'aikatan hukumomi daban daban na filin jiragen sama, wato bayan da aka yi musu bincike, sa'an nan kuma za su iya shiga cikin tashoshin jiragen sama.(Danladi)