Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-04-20 21:18:47    
An gudanar da harkar yin gudu na dogon zango a Kuala Lumpur domin murnar isowar fitilar wasannin Olympics na Beijing

cri

Yau da asuba, an gudanar da wata harkar yin gudu na dogon zango a birnin Kuala Lumpur, hedkwatar kasar Malaysia domin murnar isowar fitilar wasannin Olympics na Beijing. Yau da safe misalin karfe bakwai, darurruwan mazauna birnin na Kuala Lumpur sun zo filin 'yancin kai dake da dadadden tarihi na tsawon shekaru dari domin shiga harkar " Gudun taya murnar yawo da fitilar wasannin Olympics na Beijing a shekarar 2008". Wadannan 'yan birnin sun taru a filin saye da tufafin dake da alamar mikar wutar yola ta wasannin Olympics na Beijing a duk duniya. (Sani Wang )