Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2008-04-01 13:27:36    
Hadaddiyar kungiyar Sinawa 'yan kaka-gida ta duniya ta yi Allah wadai da aika-aikan janyo baraka da zummar samun 'yancin kan Tibet

cri

An labarta cewa, hadaddiyar kungiyar Sinawa 'yan kaka-gida ta duniya ta shirya wani taron tattaunawa kwanan baya ba da dadewa ba a nan birnin Beijing domin yin Allah wadai da kakkausan harshe da lamarin ' 3.14' da ya auku a Lhasa da kuma aika-aikan da wassu mutane masu neman samun 'yancin Tibet suka yi na kai farmaki ga ofisoshin jakadancin kasar Sin dake ketare.

Babban sakataren hadaddiyar kungiyar Mr. Ren Xinglian ya furta cewa, hakikanan abubuwa sun shaida cewa, gungun mutane mabiya Dalai Lama ne suka kulla makarkashiyar haddasa lamarin " 3.14 '' da zummar shuka barna ga yunkurin mika wutar yola ta gasar wasannin Olympics da kuma yin zagon kasa ga tsari da oda na birnin Lhasa. ( Sani Wang )