Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2007-03-07 18:36:07    
Shanghai za ta sa ido sosai a kan yadda ake tafiyar da harkokin mulki

cri
Mukadashin sakataren kwamitin birnin Shanghai na jam'iyyar kwaminis ta Sin kana kuma magajin birnin, Mr.Han Zheng ya bayyana a yau ranar 7 ga wata cewa, Shanghai za ta kara tafiyar da harkokin mulki a fili, kuma za ta sa ido sosai a kan yadda ake tafiyar da harkokin mulki.

Mr.Han Zheng ya ce, Shanghai za ta kara karfin bunkasa tsarin harkokin mulki, musamman ma a fannin tafiyar da harkokin mulki bisa doka. A sa'i daya kuma, za ta tafiyar da harkokin mulki a fili, za ta sa ido sosai a kan yadda ake tafiyar da harkokin mulki, don kada a tafiyar da harkokin mulki yadda aka ga dama.(Lubabatu)