Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-10-25 18:16:59    
Matasa 14 masu sa kai na lardin Hebei na kasar Sin sun tafi kasar Habasha

cri

Ran 25 ga wata, matasa 14 masu sa kai na lardin Hebei na kasar Sin sun tafi kasar Habasha don yin aikin sa kai a kasar har na tsawon shekara daya.

Bisa labarin da muka samu, an ce, an zabi wandannan matasa 14 daga masu sa kai faye da dubu daya, kuma sun zo daga hukumomin ilmi, da kiwon lafiya, da aikin gona, kuma su gwanaye ne a fannoninsu. A lokacin da suke kasar Habasha, za su tafiyar da aikin sa kai a fannonin koyar da Sinnanci, aikin ba da agaji, koyar da fasahohin aikin gona, da ilmin injunan kwakwalwa.

Kafin masu sa kai su tafi su nuna cewa, za su yi kokari don ba da gudummawa ga bunkasuwar huldar abokantaka da ke tsakanin jama'an kasashen biyu.