Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-09-16 17:21:08    
Babu Sinawan da suka sha dafi mai tsanani sakamakon shara mai guba a kasar Cote d'Ivoire

cri
Ma'aikatan ofishin jakadancin kasar Sin da ke kasar Cote d'Ivoire sun tabbatar a ranar 15 ga wata cewa, har zuwa yanzu dai, babu Sinawan da suka sha dafi mai tsanani a sakamakon gurbaccewar muhalli da sharar masana'antu masu guba da ya haddasa a birnin Abidjan na kasar Cote d'Ivoire.

Ma'aikatan sun ce, bayan aukuwar al'amarin, Sinawa masu yawa da ke zaune a birnin Abidjan sun taba jin iska mai guba kwarai, amma har zuwa yanzu, akwai Sinawa uku ne kawai wadanda suka kamu da ciwon kuraje.(Lubabatu)