Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-08-29 10:56:26    
Olmert Ya tsai da kudurin kafa kwamitin musamman don bincike nauyin yaki dake wuyan gwamnatin kasar Isra'ila da bangaren sojojin kasar

cri

Wakilin Rediyon kasar Sin ya aiko mana labari cewa , a ran 28 ga watan nan , Ehud Olmert firayin ministan Ya tsai da kudurin kafa kwamitin musamman don bincike nauyin yakin tsakanin kasar Lebano da Isra'ila dake wuyan gwamnatin kasar Isra'ila da bangaren sojojin kasar .

Mr. Olmert Ya sanar da cewa , babban aiki na Kwamitin shi ne don bincike yadda gwamnatin kasar Isra'ila ta tsai da manufar tayar da yakin tsakaninta da kasar Lebanon . Sashe daban na kwamitin zai kula da aikin bincike nauyin yakin dake wuyan bangaren sojoji na kasar . Mr. Olmert ya kuma bayyana cewa ya 'ki yarda da kafa Hukumar bincike mai zaman kai ta kasar , saboda kasar Isra'ila ba ta so ta bata lokaci mai yawa kan abubuwan da aka yi a lokacin da . (Ado)