Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-06-20 08:49:07    
Wen Jiabao, firayin minstan kasar Sin ya isa birnin Brazzaville kuma ya fara yin ziyara a Jamhuriyar kasar Congo

cri
Wakilin Kamfanin dillancin labarum Xinhua na kasar Sin ya ruwaito mana labari cewa , a ran 19 ga watan nan da yamma , Wen Jiabao, firayin minstan kasar Sin ya isa birnin Brazzaville , hedkwatar kasar Congo kuma ya fara yin ziyara a Jamhuriyar kasar Congo .

A cikin rubutaccen jawabin da Mr. Wen ya yi a Filin jiragen sama , ya ce , a cikin 'yan shekarun da suka shige , shugabannin kasashen biyu suna mai da hankula sosai han huldar zumunci dake tsakaninsu . Yanzu huldar tana ba da sabon karfi kuma sun sami sakamakon hadin gwiwa a fannoni daban daban . Mr. Wen ya bayyana cewa , yana fatan ziyararsa ta wannan karo za ta kara fahimtar juna da habaka hadin kan tattalin arziki da ciniki , ta yadda za a bunkasa dangantaka tsakanin kasar Sin da kasar Congo zuwa sabon mataki . (Ado)