Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-03-12 18:00:45    
Ya kamata a kara karfin rundunar sojan kasa Sin domin fuskantar hadari da kiyaye zaman lafiya da hana da kuma yako nasarar yaki

cri

A ran 11 ga wata a nan birnin Beijing, Hu Jintao, shugaban kasar Sin, kuma shugaban kwamitin tsakiya na soja ya bayyana cewa, ya kamata a kara karfin rundunar sojan kasa Sin domin fuskantar hadari da kiyaye zaman lafiya da hana da kuma yako nasarar yaki.

Mr. Hu ya yi wannan bayani ne a lokacin da yake halartar tattaunawa cikin kungiya-kungiya na taron shekara-shekara na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin. Ya kuma ce, ya kamata a kara yin gine-gine rundunar soja, kuma ya kamata rundunar soja ta dauki aikin kiyaye mallakar kai da kwanciyar hankali na kasar a matsayi na farko, da tabbatar da samun kwanciyar hankali domin kiyaye da bunkasa kasar.

Sa'an nan kuma Mr. Hu ya bayyana cewa, ya kamata a raya rundunar soja ta hanyar kimiyya, da yin kokarin kara karfin fuskantar barazanar kwanciyar hankali da kammala ayyukan soja iri daban-daban, da daga matsayin aiwatar da harkokin rundunar soja ta zamani. (Umaru)