Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-03-11 21:15:04    
Hukumomin binciken shari'a na kasar Sin sun kara karfin yaki da cin hanci da rashawa

cri
Jia Chunwang, shugaban hukumar koli ta binciken shari'a ta kasar Sin ya fayyace a ran 11 ga wata a nan birnin Beijing cewa, a bara, gaba daya ne hukumomin binciken shari'a na kasar Sin suka bin bahasin ma'aikatan hukumomi sama da dubu 4 wadanda ke da laifuffukan cin hanci da rashawa da kuma yin sakaici da aiki da karya hakkin saura, sabo da haka, aka ingiza aikin yaki da cin hanci da rashawa a nan kasar Sin sosai da sosai.

A ran nan, taron shekara shekara na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin ya saurari rahoton da Mr.Jia Chunwang ya yi dangane da aikin hukumar koli ta binciken shari'a ta kasar Sin.(Lubabatu Lei)