Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2006-03-11 20:13:31    
A bara kotunan kasar Sin sun saki mutane fiye da dubu biyu wadanda ba su da laifi

cri

A ran 11 ga wata, shugaban babbar kotun kasar Sin Xiao Yang ya bayyana cewa, a bara kutunan kasar Sin suna tsayawa tsayin daka a kan yanke wa masu laifi hukunci haka kuma sun saki mutane fiye da dubu biyu wadanda ba su da laifi.

A gun taron shekara shekara na majalisar wakilan jama'ar kasar Sin da aka shirya a birnin Beijing a ran 11 ga wata, Xiao Yang ya bayar da rahoto game da aikin da babbar kotu ta kasar Sin ta yi. Malam Xiao ya ce, a bana, kotunan kasar Sin za su ci gaba da tabbatar da hakkin 'dan Adam a fannin shari'a da kuma tsara da kyautata tsarin shaida domin hana kuskure da aka yi a yayin da ake shake hunkunci.(Danladi)