Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-07-13 17:34:48    
Tawagar ziyara ta jam'iyyar New Party ya kammala ziyara a babban yankin kasar Sin

cri

A yau ran 13 ga wata da yamma, tawagar wakilan jam'iyyar New Party da ta kawo ziyara a babban yankin kasar Sin a karkashin jagorancin shugaba Yu Muming don tunawa da cikon shekaru 60 da aka cimma nasarar yakin kin harin Japan, ta kammala ziyara a babban yankin kasar Sin, kuma ta dawo Taiwan daga nan Beijing.

Kafin ya tashi, Mr.Yu ya bayar da wani gajeren jawabi cewa, an sami nasarori da dama a wannan ziyara. Ya kuma yi fatan ziyarar za ta ba da taimako wajen karfafa ra'ayin jama'ar gabobin biyu na zirin Taiwan dangane da al'ummar kasar Sin, ta yadda za a samu kyakkyawar makomar al'ummar.(Lubabatu Lei)