Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-07-07 08:59:07    
Sakataren kwamitin Jam'iyyar kwaminis ta Sin ta lardin Guangdong ya gana da kungiyar wakilan Jam'iyyar New Party

cri

A ran 6 ga wata da yamma a birnin Guangzhou, sakataren kwamitin Jam'iyyar kwaminis ta Sin ta lardin Guangdong wato Zhang Dejiang ya gana da kungiyar wakilan Jam'iyyar New Party da shugaban jam'iyyar wato Yu Muming ke shugabanta don tuna da ranar cikon shekaru 60 na samun nasarar yakin harin Japan.

Zhang Dejiang ya yi maraba ga kungiyar inda ya ce, wannan ziyarar da kungiyar ta yi ta bayyana ra'ayin 'yan uwanmu na Taiwan sosai wajen kiyaye mulkin kai da cikakken yankin kasar Sin, da kuma burin 'yan uwanmu na Taiwan wajen farfado da kasar Sin. Mr Zhang ya ci gaba da cewa, lardin Guangdong zai ci gaba da yin kokarinsa wajen sa kaimi ga yin mu'amala da hadin kai a tsakaninsa da Taiwan.(Danladi)