Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-06-01 10:52:34    
An gabatar da shugaban kasar Congo(Kinshasa) da ya zama dan takarar neman zaman shugaban kasar

cri

Bisa labarin da kamfanin dillancin labaru na kasar Congo(Kinshasa) ya bayar a ran 31 ga watan Mayu, an ce, jam'iyyar da shugaban kasar Congo(Kinshasa) Joseph Kabila ke jagoranci ta gabatar da shi da ya zama dan takarar neman zaman shugaban kasar a kwanan baya, wanda shekarunsa 33 da haihuwa.

Kakakin Mr. Kabila ya bayyana cewa, shugaba Kabila bai bayyana ra'ayinsa kan wannan ba tukuna, idan lokaci ya yi, to, Mr. Kabila zai sanar da ko zai shiga babban zaben shugaban kasar ko a'a. (Tasallah)