Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-06-01 08:41:20    
Masar ba za ta kiyaye zaman lafiyar yankin Gaza ba bayan Isra'ila ta janye jiki

cri

Ran 31 ga wata, jakadan kasar Masar da ke Isra'ila Mohammed Asim Ibrahim ya ce, bayan Isra'ila ta janye jiki daga yankin Gaza, Masar ba za ta kiyaye zaman lafiyar wurin, kamar ba za ta hana dakarun Palesdinu su kai farmaki ga Isra'ila ba.

Asim ya ce, ya kamata Isra'ila ta warware matsaloli da kanta bayan ta janye jiki. Amma ya nuna cewa, idan Masar ta kara sojoji, za a iya kai farmaki ga aikin saukar da makamai a boye. [Musa]