Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-05-26 10:59:04    
Jami'ar kwamitin kungiyar EU ta kai ziyara a Libya

cri

Ran 25 ga wata, kwamitin kungiyar EU ya bayar da sanarwa cewa, jami'a mai kula da huldar waje da manufofin makwabcinta Madam Waldner ta kai ziyara a Libya a ran 24 da ran 25.

Sanarwar ta ce, Madam Waldner ta yi tattaunawa tare da shugaban kasar Libya Khadafi da firayin ministan kasar Chanem, bangarorin biyu sun yi tattaunawa kan kara bunkasa huldar da ke tsakaninsu. Ban da haka kuma Waldner ta yi tattaunawa tare da shugabannin kasar kan maganar Libya ta yi hukuncin kisa ga masu ba da agaji na Romania da na Palesdinu. [Musa]