Sin ciki da waje (chinaabc)Rediyon kasar SinSashen Hausa
China Radio International
Labarun gida
Labarun duniya
Labarun Siyasa
Labarun Tattalin Arziki
Labarun Al'adu
Labarun Wasanni
Sauran Labaru
Saurari labarai da dumi-duminsu da sauran shirye-shirye
more>>
[ Al'adu ]
 --Al'adun Sinawa
 --Kabilun kasar Sin
[ Bunkasuwa ]
 --Tattalin arziki
 --Bunkasuwar Sin
[ Yawon shakatawa ]
 --Yawo a kasar Sin
 --Wurare masu yawo
[ Ilmi, Lafiya ]
 --Fagen bincike
 --Kiwon lafiya
[ Wasanni ]
 --Labaran wasannin
 --Me ka sani
(GMT+08:00) 2005-05-26 10:44:49    
Shugaban Uganda ya yi wa kasashen yamma zargin sa hannu cikin harkokin gida na kasarsa

cri
Shugaban kasar Uganda Yoweiri Kaguta Museveni ya yi wa kasashen yamma zargin yunkurin sa hannu cikin harkokin gida na kasarsa ta hanyar ba da taimakon bunkasuwa.

Bisa labarin da kafofin yada labaru na kasar Uganda suka bayar, an ce, Mr. Museveni ya yi wa wasu kasashen yamma masu ba da taimako sukan matsa wa kasarsa lamba, ta hanyar barazanar rage taimakon bunkasuwa da suka bayar. Ya bayyana cewa, gwamnatin kasarsa za ta yi tattaunawa da wadannan kasashen yamma kan batun dimokuradiyya, amma ba za ta mayar da batutuwan siyasa da tattalin arziki da al'adu nata kamar sharuddan da ta bayar don samun bunkasuwa.(Tasallah)